assalamu alaikum.. Ni saurayi ne mara aure, a mafarki na ga wata yarinya da nake son aura wacce nake so, ta zo wurina ta ce na shayar da kai nono ina karama. .sanin yarinyar ta girme ni da shekara 7...
A hakikanin gaskiya har yanzu bata san ina son aurenta ba, kuma ban fada mata ba har yanzu... Don Allah a bani shawara, Allah ya saka maka da mafificin alkhairi.